Manchester City za ta karbi bakuncin Chelsea a
gasar cin kofin Premier wasan mako na 14 a
ranar Asabar.
Wannan shi ne karo na 154 da kungiyoyin biyu za
su kece raini a tarihi, inda City ta ci wasanni 52,
Chelsea ta samu nasara a wasanni 62 suka yi
canjaras sau 39.
A gasar cin kofin Premier ta bara, City ce da
doke Chelsea 3-0 a Ettihad, sannan ta kara doke
ta 3-0 a Stamford Bridge, yayin da Chelsea ta
samu nasara a kan City da ci 5-1 a gasar FA.
Chelsea ce ke mataki na daya a kan teburin
gasar Premier da maki 31, yayin da Manchester
City ke matsayi na uku da maki 30.
gasar cin kofin Premier wasan mako na 14 a
ranar Asabar.
Wannan shi ne karo na 154 da kungiyoyin biyu za
su kece raini a tarihi, inda City ta ci wasanni 52,
Chelsea ta samu nasara a wasanni 62 suka yi
canjaras sau 39.
A gasar cin kofin Premier ta bara, City ce da
doke Chelsea 3-0 a Ettihad, sannan ta kara doke
ta 3-0 a Stamford Bridge, yayin da Chelsea ta
samu nasara a kan City da ci 5-1 a gasar FA.
Chelsea ce ke mataki na daya a kan teburin
gasar Premier da maki 31, yayin da Manchester
City ke matsayi na uku da maki 30.
Wa zai yi nasara tsakanin Man City da Chelsea?
Reviewed by Mr Amanagurus
on
December 02, 2016
Rating:

No comments: